Shirin bunƙasa cigaban al’umma na jihar Katsina, wato Community Development Programme (CDP), na ci gaba da kawo sauyi a rayuwar al’ummomin karkara da masu rayuwa a lungu da saƙon jihar …
supa_admin
-
-
Rundunar soji a Najeriya ta musanta rahotannin da ke cewa an kashe farar hula yayin hare-hare ta sama da aka kai a ƙauyen Tumfa da ke jihar Zamfara. Kakakin rundunar, …
-
Aƙalla mutane 24 ne suka rasa rayukansu a hare-haren da ’yan bindiga suka kai a ƙauyukan Jiƙamshi da Gwalgoro da ke cikin ƙananan hukumomin Musawa da Kankia a Jihar Katsina. …
-
Gwamnan Jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu, ya bayyana cewa gwamnonin yankin Arewa maso Yamma sun cimma matsaya cewa ba za su shiga wata tattaunawa da ‘yan bindiga ba. Gwamnan ya bayyana …
-
Gwamnatin Jihar Kaduna tare da haɗin gwiwar abokan hulɗarta sun ƙara ƙaimi wajen tattaunawa da masu ruwa da tsaki domin tabbatar da nasarar aiwatar da shirin Kaduna Bus Rapid Transit …
-
Tsohon kwamishinan kasuwanni na jihar Kano kuma jigo a tafiyar Kwankwasiyya, Alhaji Shehu Wada Sagagi, ya bayyana cewa an kai wani mataki mai nisa na shirin shigar jagoran tafiyar, Sanata …
-
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yaba wa Masarautar Saudiyya bisa bayar da guraben karatu na cikakken tallafi ga daliban Najeriya 50 a fannin nazarin man fetur da ma’adinai, tana mai bayyana …
-
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sanar da ƙara alawus-alawus na tafiye-tafiye ga ma’aikatanta da kaso 100. Sanarwar ta ce, wannan ƙarin zai shafi dukkan ma’aikatan gwamnati da aikin hukuma ya …
-
-
An gudanar da wani taro na musamman a ranar Lahadi 19 ga watan Afrilu, 2026 domin gabatar da katin zama ɗan jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ga Dr. Nasir Bashir …