Hukumar Raba Arzikin Ƙasa ta Najeriya (RMAFC) ta sanar da cewa Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na iya fara karɓar albashi tsakanin Naira miliyan 1.5 zuwa Naira miliyan 5 a …
supa_admin
-
-
Jam’iyyar APC a jihar Osun ta bayyana cewa tana zargin an shigo da wasu ’yan daba na siyasa cikin Gidan Gwamnatin Jihar Osun, ƙasa da sa’o’i 24 kafin gudanar da …
-
Darakta Janar na ƙungiyar Arewa Cohesion for Peace, Unity and Development Initiative (ACI), Dakta Abdullahi Idris, ya ce manufar shirya taron wayar da kai na Arewa kan matsalar rashin tsaro …
-
Labarai
Dalilin shirya taron Haɗin Kai Domin Magance Rashin Tsaro a Arewacin Nijeriya – ACI
by supa_adminDarakta Janar na ƙungiyar Arewa Cohesion for Peace, Unity and Development Initiative (ACI), Dakta Abdullahi Idris, ya ce manufar shirya taron wayar da kai na Arewa kan matsalar rashin tsaro …
-
Majalisar Zartaswa ta Jihar Zamfara ta amince da kashe Naira biliyan 6.271 domin aiwatar da Shirin Ƙasa na Inganta Noma ta Hanyar Amfani da Injina na “Renewed Hope” na Gwamnatin …
-
Gwamnatin Jihar Sakkwato ta rabawa hukumomin tsaro motoci na aiki domin ƙarfafa yaƙi da ƴan bindiga da sauran ayyukan ta’addanci a faɗin jihar. Mataimakin Gwamnan Jihar, Alhaji Idris Mohammed …
-
Kungiyar masu hayar babura ta ƙaramar hukumar Sabon Gari da ke Zariya mai suna “Ina Mafita” ta gudanar da taron shugabanni da mambobinta domin tattauna muhimman tsare-tsare da za su …
-
An yi kira ga al’ummar Najeriya da su rungumi al’adar kafa ƙungiyoyin taimakon kai da kai a garuruwa da unguwanninsu domin haɗa kai wajen magance matsalolin da ke addabar al’umma. …
-
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya umarci Ministan Ayyuka, Sanata David Umahi, ya ajiye muƙaminsa na wucin gadi har sai an kammala …
-
Al’ummomin Rigasa da Afaka sun fara aiwatar da matakan doka na neman ƙirƙirar sabuwar Ƙaramar Hukumar Rigasa, inda suka miƙa buƙatar neman amincewar Majalisar Ƙaramar Hukumar Igabi. A cewar masu …