The ADC Kaduna Youth Vanguard Support Group (Zone One) has expressed concern over reports alleging plans to disqualify Senator Suleiman Abdu Kwari from the Kaduna North Senatorial primary election of …
supa_admin
-
-
Gwamnatin Amurka ta sanar da wani sabon sauyi a manufofin shige da ficen ƙasar, inda ta ce yawancin ƴan ƙasashen waje masu neman izinin zama na dindindin wato Green Card …
-
Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya gargadi hakimai da dagatai a faɗin Masarautar Zazzau da su guji cin zarafi da zaluntar talakawa yayin gudanar da harkokinsu. Gargadin na ƙunshe ne …
-
Jami’an hukumar Hisbah a jihar Kebbi sun cafke wani mutum da ya ɓuya cikin jakar Ghana Must Go a gidan wata matar aure a yankin Badariya a Birnin Kebbi. Daraktan …
-
Shirin bunƙasa cigaban al’umma na jihar Katsina, wato Community Development Programme (CDP), na ci gaba da kawo sauyi a rayuwar al’ummomin karkara da masu rayuwa a lungu da saƙon jihar …
-
Rundunar soji a Najeriya ta musanta rahotannin da ke cewa an kashe farar hula yayin hare-hare ta sama da aka kai a ƙauyen Tumfa da ke jihar Zamfara. Kakakin rundunar, …
-
Aƙalla mutane 24 ne suka rasa rayukansu a hare-haren da ’yan bindiga suka kai a ƙauyukan Jiƙamshi da Gwalgoro da ke cikin ƙananan hukumomin Musawa da Kankia a Jihar Katsina. …
-
Gwamnan Jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu, ya bayyana cewa gwamnonin yankin Arewa maso Yamma sun cimma matsaya cewa ba za su shiga wata tattaunawa da ‘yan bindiga ba. Gwamnan ya bayyana …
-
Gwamnatin Jihar Kaduna tare da haɗin gwiwar abokan hulɗarta sun ƙara ƙaimi wajen tattaunawa da masu ruwa da tsaki domin tabbatar da nasarar aiwatar da shirin Kaduna Bus Rapid Transit …
-
Tsohon kwamishinan kasuwanni na jihar Kano kuma jigo a tafiyar Kwankwasiyya, Alhaji Shehu Wada Sagagi, ya bayyana cewa an kai wani mataki mai nisa na shirin shigar jagoran tafiyar, Sanata …