Al’ummomin Rigasa da Afaka sun fara aiwatar da matakan doka na neman ƙirƙirar sabuwar Ƙaramar Hukumar Rigasa, inda suka miƙa buƙatar neman amincewar Majalisar Ƙaramar Hukumar Igabi. A cewar masu …
supa_admin
-
-
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ƙaddamar da shirin rabon kayan tallafin noma na daminar bana, a wani mataki da gwamnatin jihar ta ce na da nufin ƙarfafa samar da …
-
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ce gwamnatinsa ba za ta taɓa shiga tattaunawa da ƴan bindiga ba, yana mai jaddada cewa za a ci gaba da ɗaukar matakan soji …
-
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa mai Zaman Kanta (INEC) ta sanar da ƙara wa’adin ci gaba da rajistar masu zaɓe na tsawon makonni biyu, domin bai wa ‘yan Najeriya da suka …
-
Gwamna Ahmed Aliyu na jahar Sokoto ya ce shekara uku yana rabawa manoma taki kyauta, amma saboda masu kokarin karkatar da takin, bana mun sauya tsari za a biya wani …
-
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Neja ta tabbatar da cewa mutum 18 sun rasa rayukansu sakamakon rikicin da ya ɓarke tsakanin manoma da makiyaya a Ƙaramar Hukumar Rafi ta jihar. Kakakin …
-
Jam’iyyar Peoples Redemption Party (PRP) ta zargi tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, da sayen fom ɗin takara na kujeru 69 a jihar domin zaɓen shekarar 2027. Shugaban …
-
Wasu matasa da suka fusata sun kashe wata mata da ake zargi da satar yara ta hanyar banka mata wuta a garin Marabar Jos da ke karamar hukumar Igabi a …
-
Ƙungiyar Manoman Koko da Ayaba ta Najeriya (CPFAN) ta buƙaci Gwamnatin Tarayya da gwamnatocin jihohi da su tura masu gadin dazuka zuwa yankunan gonaki domin kare manoma daga hare-haren ’yan …
-
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta kaddamar da sabon dandamalin Digital Switch Over (DSO), wanda zai bai wa ‘yan Najeriya damar kallon talabijin ta hanyar fasahar zamani kyauta, tare da hasashen samar …