Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yaba wa Masarautar Saudiyya bisa bayar da guraben karatu na cikakken tallafi ga daliban Najeriya 50 a fannin nazarin man fetur da ma’adinai, tana mai bayyana …
supa_admin
-
-
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sanar da ƙara alawus-alawus na tafiye-tafiye ga ma’aikatanta da kaso 100. Sanarwar ta ce, wannan ƙarin zai shafi dukkan ma’aikatan gwamnati da aikin hukuma ya …
-
-
An gudanar da wani taro na musamman a ranar Lahadi 19 ga watan Afrilu, 2026 domin gabatar da katin zama ɗan jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ga Dr. Nasir Bashir …
-
Ministan Tsaron Nijeriya, Christopher Gwabin Musa, ya bayyana cewa ƙasar na neman taimakon Turkiyya domin shiga tsakani wajen gyara alaƙarta da Jamhuriyar Nijar, da nufin ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro a …
-
matashi mai shekaru 30, Elisha Abbas Saku, ya rasa ransa bayan da ’yan bindiga suka kai hari tare da fille masa kai a ƙauyen Riwhie-Chwo da ke yankin Nzharuvo, Miango …
-
Ministan albarkatun ruwa da tsafta Farfesa Joseph Terlumun Utsev, ya yi gargadi cewa garuruwa 14,118 a kananan hukumomi 266 a jihohi 33 hadi da Abuja na cikin hadarin fuskantar ambaliya …
-
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya ce ana samun nasara a yaƙin da ake yi da rashin tsaro a jihar sanadiyyar sabon ƙoƙarin da ake yi wajen kawar da matsalar. …
-
-
Kamfanin sadarwa na MTN Nigeria ya sanar da dakatar da tsarin rancen katin kiran waya da na data da ake kira Xtratime na wucin gadi. Kamfanin ya bayyana cewa ya …